Close Menu
Good Evening Nigeria…Breaking news in Nigeria
  • News
  • Entertainment
  • Kano
  • International
  • Politics
  • Security
  • Sports
  • More
    • Crime
    • Education
    • Finance
    • Health
    • Kaduna
    • National
    • Nigeria
    • Profile
    • Strategy
    • Technology
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook X (Twitter) Instagram
Good Evening Nigeria…Breaking news in NigeriaGood Evening Nigeria…Breaking news in Nigeria
  • News
  • Entertainment
  • Kano
  • International
  • Politics
  • Security
  • Sports
  • More
    • Crime
    • Education
    • Finance
    • Health
    • Kaduna
    • National
    • Nigeria
    • Profile
    • Strategy
    • Technology
Good Evening Nigeria…Breaking news in Nigeria
Zaben Kananan Hukumomi A Kaduna: Jiki Magayi In Kuka Sake Karbar Taliya – Sakon NNPP Ga Masu Kada Kuri’a
Hausa

Zaben Kananan Hukumomi A Kaduna: Jiki Magayi In Kuka Sake Karbar Taliya – Sakon NNPP Ga Masu Kada Kuri’a

Umar Idris ShuaibuBy Umar Idris ShuaibuOctober 18, 2024Updated:October 18, 2024No Comments2 Mins Read
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email

Daga Abubakar Abba, Kaduna

A yayin da a gobe Asabar ake shirin gudanar da zabukan kananan hukumomi a jihar Kaduna, Jam’iyyar NNPC reshen jihar Kaduna ta ankarar da musamman mata masu jefa kuri’a, illar sake karbar Taliya.

Sakataren jam’iyyar reshen jihar Bello Ibn Aminu bayyana haka a taron manema labarai da jam’iyyar ta shirya a jihar.

Ya yi nuni da cewa, sanadiyyar karbar taliya a zabukan da aka gudanar a baya a jihar, hakan ya janyo jefa rayuwar wadanda suka karbi taliyar da ma wadanda ba su karba ba, a cikin kangin talauci da haddasa rashin tsaro, musamman a Kaduna.

Karanta Wannan:

Gwamnatin Kano ta musanta zargin siyar da wani injin dake matatar ruwa ta T/Wada

Ya ce, ya kamata masu kada kuri’a a lokacin zaben, na gobe, musamman mata su yi karatun ta nutsu wajen kaucewa kwadayin karba Taliya daga gun yan takara don su zabe su.

Sakataren ya ce, idan masu jefa kuri’a a jihar suka zabi yan takarar NNPP a zaben, za su samar da shugabanci na gari, wanda yasha ban ban da jim’iyyar dake rike da madafun iko a jihar, musammana a bangaren samar da ilimin zamani mai ianganci da kuma inganata rayuwar jama’a.

Ita ma a nata jawabin a wajen taron na manema labarai, shugabar Mata ta jam’iyyar Hajiya Safiya Mu’azu ta bukaci iyaye, musamman mata kar su bari yan siyasa su amfani da yayansu wajen ba su kayan maye don su haddasa rikici a lokacin zaben.

Spread the love
Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Umar Idris Shuaibu

    Related Posts

    Najeriya ta musanta Zarge-Zargen Zagon Kasa da Hukumomin Nijar ke yi Mata

    December 24, 2024

    KASSOSA Aji na 88 sun yi taron liyafar cin abinci, sun sha alwashin karfafa zumunci tsakanin mambobi

    July 1, 2024

    Sama da dalibai miliyan 1.2 ne suka amfana da gyara da fadada makarantun sakandare a jihar Kano

    February 3, 2024

    Najeriya ta zargi kasar Mali da tursasa Matasan kasarta zanga-zangar nuna goyon bayan kasar na ficewa daga ECOWAS

    February 1, 2024
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Latest Posts

    Natasha’s Case: ”Senate must remain impartial in handling harassment allegations” – NBAWF

    March 9, 2025

    Hon. Bala Congratulates Ganduje on Tenure Elongation as APC National Chairman

    February 28, 2025

    LG Staff Urged to Remain at Duty Posts to Drive Development

    February 25, 2025

    BREAKING: Lucky Aiyedatiwa Sworn In As Ondo Governor

    February 24, 2025

    El-Rufai Reacts To Tinubu’s Birthday Message

    February 24, 2025
    Advertisement
    © 2025 Good Evening Nigeria
    • Home
    • About Us
    • Contact us
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.