Close Menu
Good Evening Nigeria…Breaking news in Nigeria
  • News
  • Entertainment
  • Kano
  • International
  • Politics
  • Security
  • Sports
  • More
    • Crime
    • Education
    • Finance
    • Health
    • Kaduna
    • National
    • Nigeria
    • Profile
    • Strategy
    • Technology
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook X (Twitter) Instagram
Good Evening Nigeria…Breaking news in NigeriaGood Evening Nigeria…Breaking news in Nigeria
  • News
  • Entertainment
  • Kano
  • International
  • Politics
  • Security
  • Sports
  • More
    • Crime
    • Education
    • Finance
    • Health
    • Kaduna
    • National
    • Nigeria
    • Profile
    • Strategy
    • Technology
Good Evening Nigeria…Breaking news in Nigeria
KASSOSA Aji na 88 sun yi taron liyafar cin abinci, sun sha alwashin karfafa zumunci tsakanin mambobi
Hausa

KASSOSA Aji na 88 sun yi taron liyafar cin abinci, sun sha alwashin karfafa zumunci tsakanin mambobi

Umar Idris ShuaibuBy Umar Idris ShuaibuJuly 1, 2024No Comments1 Min Read
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email

Kungiyar tsoffin daliban KASSOSA kwalejin kimiyya ta Dawakin Kudu aji na 1988 ta gudanar da taron liyafar cin abinci a wani mataki na karfafa zumunci tsakanin mambobin kungiyar.

Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwar bayan taro da kungiyar ta fitar, wacce sakataren kungiyar Alhaji Hassan Abdulhamid Hassan ya sanyawa hannu kana aka rabawa manema labarai.

Karanta:

Gwamnatin Kano ta musanta zargin siyar da wani injin dake matatar ruwa ta T/Wada

Sanarwar ta kara da cewa, yayin taron dai kungiyar ta dauki gabarar samar da littafi mai dauke da hotuna da bayanan mambobinsu, inda tuni kwamitin da aka dorawa nauyi karkashin Malam Ibrahim Ahmad suka fara ayyukan su.

Haka zalika mambobin da suka sami halartar taron sun dauki hotunan tarihi tare da sauran ‘yan uwan su da suka yi karatu a kwalejin kimiyya ta Dawakin Kudu kuma suka kamala tare.

Spread the love
Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Umar Idris Shuaibu

    Related Posts

    Najeriya ta musanta Zarge-Zargen Zagon Kasa da Hukumomin Nijar ke yi Mata

    December 24, 2024

    Zaben Kananan Hukumomi A Kaduna: Jiki Magayi In Kuka Sake Karbar Taliya – Sakon NNPP Ga Masu Kada Kuri’a

    October 18, 2024

    Sama da dalibai miliyan 1.2 ne suka amfana da gyara da fadada makarantun sakandare a jihar Kano

    February 3, 2024

    Najeriya ta zargi kasar Mali da tursasa Matasan kasarta zanga-zangar nuna goyon bayan kasar na ficewa daga ECOWAS

    February 1, 2024
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Latest Posts

    Natasha’s Case: ”Senate must remain impartial in handling harassment allegations” – NBAWF

    March 9, 2025

    Hon. Bala Congratulates Ganduje on Tenure Elongation as APC National Chairman

    February 28, 2025

    LG Staff Urged to Remain at Duty Posts to Drive Development

    February 25, 2025

    BREAKING: Lucky Aiyedatiwa Sworn In As Ondo Governor

    February 24, 2025

    El-Rufai Reacts To Tinubu’s Birthday Message

    February 24, 2025
    Advertisement
    © 2025 Good Evening Nigeria
    • Home
    • About Us
    • Contact us
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.