Close Menu
Good Evening Nigeria…Breaking news in Nigeria
  • News
  • Entertainment
  • Kano
  • International
  • Politics
  • Security
  • Sports
  • More
    • Crime
    • Education
    • Finance
    • Health
    • Kaduna
    • National
    • Nigeria
    • Profile
    • Strategy
    • Technology
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook X (Twitter) Instagram
Good Evening Nigeria…Breaking news in NigeriaGood Evening Nigeria…Breaking news in Nigeria
  • News
  • Entertainment
  • Kano
  • International
  • Politics
  • Security
  • Sports
  • More
    • Crime
    • Education
    • Finance
    • Health
    • Kaduna
    • National
    • Nigeria
    • Profile
    • Strategy
    • Technology
Good Evening Nigeria…Breaking news in Nigeria
Najeriya ta zargi kasar Mali da tursasa Matasan kasarta zanga-zangar nuna goyon bayan kasar na ficewa daga ECOWAS
Hausa

Najeriya ta zargi kasar Mali da tursasa Matasan kasarta zanga-zangar nuna goyon bayan kasar na ficewa daga ECOWAS

Umar Idris ShuaibuBy Umar Idris ShuaibuFebruary 1, 2024Updated:February 1, 2024No Comments1 Min Read
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email

Mustapha Muhammad Kankarofi

Gwamnatin Najeriya tayi zargin kasar Mali da tursasa wa Matasan kasarta, wajen yin zanga-zangar nuna goyon bayansu, game da ficewar ƙasar daga kungiyar ECOWAS.

Wasu bayanan sirri da manema labarai suka samu ta cikin wata takarda na nuna cewa gwamnatin Mali ta sanya jami’anta na tilastawa ‘yan kasar, su goyi bayan ficewar da kasar tayi daga Ƙungiyar ECOWAS.

Labarai masu alaka:

Najeriya ta bayyana rashin jin dadi da ficewar wasu daga cikin mambobin ECOWAS

Haka zalika cikin bayan da manema labarai suka samu yace “Gwamnatin Mali, ta hannun Ministan Matasa da Wasanni, ta yi kira ga jama’a da su hada kai don goyon bayan shawarar ta kasar dama takwarorinta Burkina Faso da kuma Nijar na janyewa daga kungiyar ECOWAS.

Idan dai za’a iya tunawa, Mali, Burkina Faso da Nijar sun sanar da cewa, sun aikewa da kungiyar ECOWAS, sanarwar ficewarsu daga kungiyar, bayan shafe tsawon lokaci ana taƙaddama a tsakanin ɓangarorin biyu.

Hukumomin sojin kasashen uku sun sanar da shirin ficewa daga kungiyar ta raya tattalin yammacin Afirka, bayan sunyi zargin ana yi musu barazana ga ikonsu, duk da tuni kungiyar ta Ecowas ta nuna rashin jin dadin ta, bisa ficewar kasashen uku daga kungiyar.

Spread the love
Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Umar Idris Shuaibu

    Related Posts

    Najeriya ta musanta Zarge-Zargen Zagon Kasa da Hukumomin Nijar ke yi Mata

    December 24, 2024

    Zaben Kananan Hukumomi A Kaduna: Jiki Magayi In Kuka Sake Karbar Taliya – Sakon NNPP Ga Masu Kada Kuri’a

    October 18, 2024

    KASSOSA Aji na 88 sun yi taron liyafar cin abinci, sun sha alwashin karfafa zumunci tsakanin mambobi

    July 1, 2024

    Sama da dalibai miliyan 1.2 ne suka amfana da gyara da fadada makarantun sakandare a jihar Kano

    February 3, 2024
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Latest Posts

    Natasha’s Case: ”Senate must remain impartial in handling harassment allegations” – NBAWF

    March 9, 2025

    Hon. Bala Congratulates Ganduje on Tenure Elongation as APC National Chairman

    February 28, 2025

    LG Staff Urged to Remain at Duty Posts to Drive Development

    February 25, 2025

    BREAKING: Lucky Aiyedatiwa Sworn In As Ondo Governor

    February 24, 2025

    El-Rufai Reacts To Tinubu’s Birthday Message

    February 24, 2025
    Advertisement
    © 2025 Good Evening Nigeria
    • Home
    • About Us
    • Contact us
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.