Close Menu
Good Evening Nigeria…Breaking news in Nigeria
  • News
  • Entertainment
  • Kano
  • International
  • Politics
  • Security
  • Sports
  • More
    • Crime
    • Education
    • Finance
    • Health
    • Kaduna
    • National
    • Nigeria
    • Profile
    • Strategy
    • Technology
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook X (Twitter) Instagram
Good Evening Nigeria…Breaking news in NigeriaGood Evening Nigeria…Breaking news in Nigeria
  • News
  • Entertainment
  • Kano
  • International
  • Politics
  • Security
  • Sports
  • More
    • Crime
    • Education
    • Finance
    • Health
    • Kaduna
    • National
    • Nigeria
    • Profile
    • Strategy
    • Technology
Good Evening Nigeria…Breaking news in Nigeria
Najeriya ta bayyana rashin jin dadi da ficewar wasu daga cikin mambobin ECOWAS
Hausa

Najeriya ta bayyana rashin jin dadi da ficewar wasu daga cikin mambobin ECOWAS

Umar Idris ShuaibuBy Umar Idris ShuaibuJanuary 30, 2024No Comments1 Min Read
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email

Mustapha Muhammad Kankarofi – Kano

Najeriya ta bayyana bakin cikinta dangane da sanarwar da kasashen Nijar, Mali da Burkinafaso suka dauka na ficewa daga kungiyar hadin kan kasashen Afrika ECOWAS.

Najeriya wadda take zama babbar Jigo da ma rikon shugabancin ECOWAS ta dage wajen ganin an dawo da mulki hannu farar hula tare da sakin hambararren tsohun shugaban kasar Nijar Bazoum Muhammad.

Najeriya ta Kasan ce tana tuntubar dukkan kasashen dake cikin kungiyar ECOWAS domin warware matsalolin da ake fuskanta a kasashen da akayi juyin mulki.

Karanta:

Gwamnatin Kano ta musanta zargin siyar da wani injin dake matatar ruwa ta T/Wada

haka zalika Najeriya na ci gaba da bude kofa ga kasashen Burkina Faso, Mali da Nijar, ta yadda daukacin al’ummar yankin za su ci gaba da cin moriyar tattalin arziki da kimar dimokradiyya da kungiyar ECOWAS ta amince da su.

Najeriya ta kara yin kira ga kasashen duniya da su ci gaba da bayar da goyon baya ga kungiyar ECOWAS da kuma hadin gwiwa da hadin kai.

Sa hannun: Francisca K. Omayuli (Mrs) Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Najeriya.

Spread the love
Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Umar Idris Shuaibu

    Related Posts

    Najeriya ta musanta Zarge-Zargen Zagon Kasa da Hukumomin Nijar ke yi Mata

    December 24, 2024

    Zaben Kananan Hukumomi A Kaduna: Jiki Magayi In Kuka Sake Karbar Taliya – Sakon NNPP Ga Masu Kada Kuri’a

    October 18, 2024

    KASSOSA Aji na 88 sun yi taron liyafar cin abinci, sun sha alwashin karfafa zumunci tsakanin mambobi

    July 1, 2024

    Sama da dalibai miliyan 1.2 ne suka amfana da gyara da fadada makarantun sakandare a jihar Kano

    February 3, 2024
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Latest Posts

    Natasha’s Case: ”Senate must remain impartial in handling harassment allegations” – NBAWF

    March 9, 2025

    Hon. Bala Congratulates Ganduje on Tenure Elongation as APC National Chairman

    February 28, 2025

    LG Staff Urged to Remain at Duty Posts to Drive Development

    February 25, 2025

    BREAKING: Lucky Aiyedatiwa Sworn In As Ondo Governor

    February 24, 2025

    El-Rufai Reacts To Tinubu’s Birthday Message

    February 24, 2025
    Advertisement
    © 2025 Good Evening Nigeria
    • Home
    • About Us
    • Contact us
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.