Close Menu
Good Evening Nigeria…Breaking news in Nigeria
  • News
  • Entertainment
  • Kano
  • International
  • Politics
  • Security
  • Sports
  • More
    • Crime
    • Education
    • Finance
    • Health
    • Kaduna
    • National
    • Nigeria
    • Profile
    • Strategy
    • Technology
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook X (Twitter) Instagram
Good Evening Nigeria…Breaking news in NigeriaGood Evening Nigeria…Breaking news in Nigeria
  • News
  • Entertainment
  • Kano
  • International
  • Politics
  • Security
  • Sports
  • More
    • Crime
    • Education
    • Finance
    • Health
    • Kaduna
    • National
    • Nigeria
    • Profile
    • Strategy
    • Technology
Good Evening Nigeria…Breaking news in Nigeria
Najeriya ta musanta Zarge-Zargen Zagon Kasa da Hukumomin Nijar ke yi Mata
Hausa

Najeriya ta musanta Zarge-Zargen Zagon Kasa da Hukumomin Nijar ke yi Mata

Umar Idris ShuaibuBy Umar Idris ShuaibuDecember 24, 2024No Comments1 Min Read
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Bola Tinubu
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email

Gwamnatin Tarayyar ta musanta hakan ne da kakkausar murya bayan zargin da aka yi mata na hannu a cikin Lamarin.
Cikin wata sanarwa da Alkasim Abdulkadir Maitamaki na musamman ga Ministan kasan waje na Nijerya kan harkokin Labarai ya fitar a makon nan ta musanta labarin.
Yace Ambassada Yusuf Maitama Tuggar OON yace zargin da hukumomin Nijar suka yi na cewa Yan ta’addar Lakurawa sun aikata laifin ba gaskiya bane.
Wannan na zuwa ne bayan da kungiyar, tare da taimakon jami’an tsaron kasashen waje, ciki har da Najeriya aka zarga da kai harin a Niger-Benin kan bututun mai a ranar 13 ga Disamba 2024, a Gaya, yankin Dosso Jamhuriyar Nijar.
Tuni Gwamnatin Najeriya ta jajantawa gwamnatin Nijar kan mummunan harin da aka kai kan bututun mai, amma ya sanar da cewa Masu aikata laifin ba su da goyon baya ko taimako daga Najeriya.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta kuma nuna damuwa na yadda sarai cewa babu sojojin Faransa dakaru a yankin arewacin kasar da ke shirin tada zaune tsaye gwamnatin Nijar.
Yana mai cewa Wadannan zarge-zarge ba su da tushe ballan tana makama gaba daya.

Spread the love
Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Umar Idris Shuaibu

    Related Posts

    Zaben Kananan Hukumomi A Kaduna: Jiki Magayi In Kuka Sake Karbar Taliya – Sakon NNPP Ga Masu Kada Kuri’a

    October 18, 2024

    KASSOSA Aji na 88 sun yi taron liyafar cin abinci, sun sha alwashin karfafa zumunci tsakanin mambobi

    July 1, 2024

    Sama da dalibai miliyan 1.2 ne suka amfana da gyara da fadada makarantun sakandare a jihar Kano

    February 3, 2024

    Najeriya ta zargi kasar Mali da tursasa Matasan kasarta zanga-zangar nuna goyon bayan kasar na ficewa daga ECOWAS

    February 1, 2024
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Latest Posts

    Natasha’s Case: ”Senate must remain impartial in handling harassment allegations” – NBAWF

    March 9, 2025

    Hon. Bala Congratulates Ganduje on Tenure Elongation as APC National Chairman

    February 28, 2025

    LG Staff Urged to Remain at Duty Posts to Drive Development

    February 25, 2025

    BREAKING: Lucky Aiyedatiwa Sworn In As Ondo Governor

    February 24, 2025

    El-Rufai Reacts To Tinubu’s Birthday Message

    February 24, 2025
    Advertisement
    © 2025 Good Evening Nigeria
    • Home
    • About Us
    • Contact us
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.